Pular para o conteúdo
Publicidade

A Palavra de Deus

Por Bíblia Online

A Palavra de Deus é viva, eficaz e eterna. Desde 'No princípio era o Verbo' até 'O céu e a terra passarão, mas as minhas palavras não hão de passar', ela é a revelação suprema do Criador.

No princípio era o Verbo

A Palavra é Deus encarnado. No princípio era o Verbo, o Verbo estava com Deus, e o Verbo era Deus. Todas as coisas foram feitas por Ele.

Kalman ya zama mutum

Tun farar farawa akwai Kalma, Kalman kuwa yana nan tare da Allah, Kalman kuwa Allah ne.

Kalman ya zama mutum

Tun farar farawa akwai Kalma, Kalman kuwa yana nan tare da Allah, Kalman kuwa Allah ne.

Kalman ya zama mutum, ya kuwa zauna a cikinmu. Muka ga ɗaukakarsa, ɗaukaka ta wanda yake Ɗaya kuma Makaɗaici, wanda ya zo daga wurin Uba, cike da alheri da gaskiya.

Kalman ya zama mutum, ya kuwa zauna a cikinmu. Muka ga ɗaukakarsa, ɗaukaka ta wanda yake Ɗaya kuma Makaɗaici, wanda ya zo daga wurin Uba, cike da alheri da gaskiya.

Sai Allah ya ce, "Bari haske kasance," sai kuwa ga haske.

Ɗan shi ne hasken ɗaukakar Allah, shi ne kuma ainihin kamanninsa, yana riƙe da dukan abubuwa ta wurin kalmarsa mai iko. Bayan ya yi tsarkakewa don zunubai, sai ya zauna a hannun daman Maɗaukaki a sama.

Ta wurin bangaskiya ne muka fahimci cewa an halicci duniya bisa ga umarnin Allah, saboda an halicce abin da ake gani daga abin da ba a gani.

Ta wurin maganar Ubangiji aka yi sammai,

rundunar taurarinsu kuwa da numfashin bakinsa.

A Palavra é viva e eficaz

A Palavra de Deus é mais cortante que espada de dois gumes. Ela julga pensamentos e intenções do coração, transforma e liberta.

Maganar Allah tana da rai, tana kuma da ƙarfin aiki. Ta fi kowane takobi mai baki biyu kaifi. Maganarsa takan ratsa har ciki-ciki, tana raba rai da ruhu, gaɓoɓi da kuma ɓargon ƙashi; har sai ta tone ainihi wane ne muke.

Maganar Allah tana da rai, tana kuma da ƙarfin aiki. Ta fi kowane takobi mai baki biyu kaifi. Maganarsa takan ratsa har ciki-ciki, tana raba rai da ruhu, gaɓoɓi da kuma ɓargon ƙashi; har sai ta tone ainihi wane ne muke.

"Maganata ba wuta ba ce," in ji Ubangiji, "kuma kamar gudumar da kan ragargaza dutse?

Ku kuma ɗauki hular kwano na ceto, da takobin Ruhu, wato, Maganar Allah.

Toda Escritura é inspirada

Toda a Escritura é inspirada por Deus e útil para ensino, correção e instrução na justiça. Ela é perfeita e imutável.

Dukan Nassi numfashin Allah ne yana kuma da amfani don koyarwa, tsawatarwa, gyara da kuma horarwa cikin adalci,

Dukan Nassi numfashin Allah ne yana kuma da amfani don koyarwa, tsawatarwa, gyara da kuma horarwa cikin adalci, domin mutumin Allah zama shiryayye sosai saboda kowane kyakkyawan aiki.

Dukan Nassi numfashin Allah ne yana kuma da amfani don koyarwa, tsawatarwa, gyara da kuma horarwa cikin adalci, domin mutumin Allah zama shiryayye sosai saboda kowane kyakkyawan aiki.

Luz para o caminho

A Palavra é lâmpada para os pés e luz para nosso caminho. Ela ilumina, orienta e protege o que nela medita dia e noite.

Maganarka fitila ce ga ƙafafuna

haske kuma a kan hanyata.

Maganarka fitila ce ga ƙafafuna

haske kuma a kan hanyata.

Fassarar maganganunka sukan ba da haske;

sukan ba da ganewa ga marar ilimi.

Maganarka, ya Ubangiji madawwamiya ce;

tana nan daram a cikin sammai.

Yaya matashi zai kiyaye hanyarsa da tsabta?

Sai ta yin rayuwa bisa ga maganarka.

Na ɓoye maganarka a cikin zuciyata

don kada in yi maka zunubi.

Dukan maganganunka gaskiya ne;

dukan dokokinka masu adalci madawwami ne.

ש Sin da Shin

Obedecer a Palavra

Seja praticante da Palavra e não apenas ouvinte. Jesus disse que quem ouve e pratica é como o homem sábio que edificou sobre a rocha.

Kada ku zama masu ji kawai, ku ruɗi kanku. A maimakon haka ku zama masu yin abin da ta ce.

Kada ku zama masu ji kawai, ku ruɗi kanku. A maimakon haka ku zama masu yin abin da ta ce.

Kada ku zama masu ji kawai, ku ruɗi kanku. A maimakon haka ku zama masu yin abin da ta ce. Duk wanda yake ji magana ne kawai, bai kuwa aikata abin da ta ce ba, yana kama da mutumin da ya kalli fuskarsa a madubi bayan ya kalli kansa, sa’ad da ya tashi daga wurin, nan da nan sai manta da kamanninsa.

Saboda haka, ku rabu da ƙazamin hali da kuma kowace irin mugunta ku kuma yi na’am da maganar da aka shuka a cikinku da tawali’u, wadda za iya cetonku.

Magini mai hikima da marar hikima

"Saboda haka duk wanda yake jin kalmomin nan nawa yake kuma aikata su, yana kama da mutum mai hikima wanda ya gina gidansa a kan dutse.

Yesu ya amsa ya ce, "A rubuce yake cewa, Ba da abinci kaɗai mutum yake rayuwa ba, sai dai da kowace kalmar da take fitowa daga bakin Allah."

Yesu ya amsa ya ce, "A rubuce yake cewa, Ba da abinci kaɗai mutum yake rayuwa ba, sai dai da kowace kalmar da take fitowa daga bakin Allah."

Yesu ya amsa ya ce, "A maimakon, masu albarka ne waɗanda suke jin maganar Allah, suna kuma biyayya da ita."

Yesu ya amsa ya ce, "A rubuce yake, Ba da abinci kaɗai mutum zai rayu ba."

Dukan mutanen suka yi mamaki, suka ce wa junansu, "Wace irin koyarwa ce haka? Da ƙarfi da iko, yana ba wa mugayen ruhohin umarni suna kuma fita!"

A Palavra que permanece

Céus e terra passarão, mas as palavras de Jesus jamais passarão. A Palavra do Senhor permanece para sempre — eterna e infalível.

Sama da ƙasa za su shuɗe, amma maganata ba za taɓa shuɗe ba.

Sama da ƙasa za su shuɗe, amma kalmomina ba za su taɓa shuɗewa ba.

Hakika ciyawa takan yanƙwane, furanni kuma su yi yaushi,

amma maganar Allahnmu tana nan daram har abada."

Gama maganar Ubangiji daidai ne da kuma gaskiya;

yana da aminci cikin kome da yake yi.

Gama maganar Ubangiji daidai ne da kuma gaskiya;

yana da aminci cikin kome da yake yi.

"Kowace maganar Allah ba ta da kuskure;

shi ne garkuwa ga waɗanda suke neman mafaka daga gare shi.

Gama Ubangiji yana ba da hikima,

daga bakinsa kuma, sani da ganewa sukan fito.

Gama Ubangiji yana ba da hikima,

daga bakinsa kuma, sani da ganewa sukan fito.

O poder da Palavra

A Palavra transforma, sara e liberta. Quem permanece na Palavra de Jesus conhece a verdade, e a verdade o liberta.

Ya’yan Ibrahim

Sai Yesu ya ce wa Yahudawan da suka gaskata da shi, "In dai kun riƙe koyarwata, ku almajiraina ne da gaske.

Ya’yan Ibrahim

Sai Yesu ya ce wa Yahudawan da suka gaskata da shi, "In dai kun riƙe koyarwata, ku almajiraina ne da gaske. Sa’an nan za ku san gaskiya, gaskiyar kuwa za yantar da ku."

Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya kiyaye maganata, ba zai ɗanɗana mutuwa ba sam."

"Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya ji maganata ya kuma gaskata da wanda ya aiko ni yana da rai madawwami ba za a kuma hukunta shi ba; ya riga ya ƙetare daga mutuwa zuwa rai.

Yesu ya amsa ya ce, "Duk mai ƙaunata, zai yi biyayya da koyarwata. Ubana zai ƙaunace shi, za mu kuwa zo wurinsa mu zauna tare da shi.

Kun riga kun zama masu tsabta saboda maganar da na yi muku.

Ka tsarkake su ta wurin gaskiya; maganarka ce gaskiya.

Bayan da ya tashi daga matattu, sai almajiransa suka tuna da abin da ya faɗa. Sa’an nan suka gaskata Nassi da kuma kalmomin da Yesu ya yi.

Saboda kalmominsa kuwa da yawa suka gaskata.

Duk wanda ya gaskata da ni, kamar yadda Nassi ya ce, kogunan ruwa masu rai za su gudana daga cikinsa."

Meditar na Palavra

A meditação na Palavra traz prosperidade e bom sucesso. Ela é fonte de sabedoria, consolo e orientação para toda a vida.

Kada ka bar Littafin Dokokin nan rabu da bakinka, sai dai ka yi ta tunani game da shi dare da rana, don ka lura, ka yi duk abin da aka rubuta a ciki, ta haka ne za ka yi nasara cikin duk abin da za ka yi.

Sa’ad da maganganunka suka zo, na cinye su;

suka zama abin farin ciki zuciyata kuma ta yi murna,

gama ana kirana da sunanka,

Ya Ubangiji Allah Maɗaukaki.

Cewa in ka furta da bakinka, "Yesu Ubangiji ne," ka kuma gaskata a zuciyarka cewa Allah ya da shi daga matattu, za ka sami ceto. Gama da zuciyarka ce kakan gaskata a kuma kuɓutar da kai, da bakinka ne kuma kake furta a kuma cece ka.

Ga Allah wanda maganarsa nake yabo

ga Allah na dogara; ba zan ji tsoro ba.

Me mutum mai mutuwa zai yi mini?

Game da Allah kuwa, hanyarsa cikakkiya ce;

maganar Ubangiji marar kuskure ne.

Shi garkuwa ne ga dukan waɗanda suke neman mafaka a gare shi.

Ka ba ni garkuwar nasara,

kuma hannunka na dama yana riƙe ni;

ya sunkuya don ka mai da ni mai girma.

Ka fadada hanyar da yake a ƙarƙashina,

don kada ɗiɗɗigena juya.

Duk waninku da yake ƙaunar rayuwa

yana kuma so ga kwanaki masu kyau,

ka kiyaye harshenka daga mugunta

da kuma leɓunanku daga faɗar ƙarairayi.

Ya ƙasƙantar da ku, ya bar ku da yunwa, sa’an nan ya ciyar da ku da Manna, wadda ku, ko kakanninku, ba su sani ba, ta haka ne ya sa kuka sani cewa, ba da abinci kaɗai mutum zai rayu ba, amma ta wurin kowace kalmar da ta fito daga bakin Ubangiji.

Kamar sababbin jarirai, ku yi marmarin madara zalla ta ruhaniya, domin ta wurinta za ku yi girma cikin cetonku,

Koyi tawali’un Kiristi

In kuna da wata ƙarfafawa daga tarayya da Kiristi, in da wata ta’aziyya daga ƙaunarsa, in da wani zumunci da Ruhu, in da juyayi da tausayi, to, sai ku sa farin cikina zama cikakke ta wurin kasance da hali ɗaya, kuna ƙauna ɗaya, kuna zama ɗaya cikin ruhu da kuma manufa. Kada ku yi kome da sonkai ko girman kai, sai dai cikin tawali’u, ku ɗauki waɗansu sun fi ku. Bai kamata kowannenku kula da sha’anin kansa kawai ba, sai dai kula da sha’anin waɗansu ma.

A cikin dangantakarku da juna, ya kamata halayenku su zama kamar na Kiristi Yesu.

Wanda, ko da yake cikin ainihin surar Allah yake,

bai mai da daidaitakansa nan da Allah wani abin riƙewa kam-kam ba,

amma ya mai da kansa ba kome ba,

yana ɗaukan ainihin surar bawa,

aka yi shi cikin siffar mutum.

Aka kuma same shi a kamannin mutum,

ya ƙasƙantar da kansa

ya kuma zama mai biyayya wadda ta kai shi har mutuwa,

mutuwar ma ta gicciye!

Saboda haka Allah ya ɗaukaka shi zuwa mafificin wuri

ya kuma ba shi sunan da ya fi dukan sunaye,

don a sunan Yesu kowace gwiwa za durƙusa,

a sama da a ƙasa da kuma a ƙarƙashin ƙasa,

kowane harshe kuma furta cewa Yesu Kiristi Ubangiji ne,

don ɗaukakar Allah Uba.

Haskaka kamar taurari

Saboda haka, ya abokaina ƙaunatattu, kamar yadda kullum kuke biyayya ba kawai sa’ad da ina nan ba, amma yanzu da ba na nan tare da ku, ku ci gaba da yin ayyukan cetonku da tsoro da kuma rawan jiki, gama Allah ne yake aiki a cikinku, don ku nufa ku kuma aikata bisa ga nufinsa mai kyau.

Ku yi kome ba tare da gunaguni ko gardama ba, don ku zama marasa abin zargi, sahihai ya’yan Allah, waɗanda ba su da laifi, a zamanin mutane karkatattu, kangararru, waɗanda kuke haskakawa a cikinsu kamar fitilu a duniya kuna kuwa cin gaba da riƙe maganar rai domin in yi taƙama a ranar Kiristi cewa ban yi gudu ko fama a banza ba. Amma ko da ana tsiyaye jinina kamar hadaya ta sha a kan hadaya da kuma hidimar da take fitowa daga bangaskiyarku, ina murna ina kuma farin ciki da ku duka. Haka ma ya kamata ku yi murna ku kuma yi farin ciki tare da ni.

Timoti da Afaforiditus

Ina sa rai a cikin Ubangiji Yesu cewa zan aika da Timoti zuwa gare ku ba da daɗewa ba, don ni ma in ji daɗi sa’ad da na ji labarinku. Ba ni da wani kamar sa, wanda yake da ainihin sha’awa a zaman lafiyarku. Gama kowa yana lura da al’amuran kansa ne kawai, ba na Kiristi Yesu ba. Amma, ai, kun san darajar Timoti yadda muka yi bautar bishara tare, kamar ɗa da mahaifinsa. Saboda haka, ina sa rai, in aike shi da zarar na ga yadda abubuwa suke a nan. Ni kuma ina da tabbaci a cikin Ubangiji cewa zan zo ba da daɗewa ba.

Amma ina gani ya dace in aika da Afaforiditus, ɗan’uwana, abokin aikina da kuma abokin famana, wanda kuma yake ɗan saƙonku, wanda kuka aika domin biya mini bukatuna. Gama yana marmarin ganinku duka ya kuma damu domin kun ji cewa ya yi rashin lafiya. Ba shakka ya yi rashin lafiya, har ya kusa mutuwa. Amma Allah ya nuna masa jinƙai, ba shi kaɗai ba amma har da ni ma, don rage mini baƙin ciki kan baƙin ciki. Saboda haka na yi niyya ƙwarai in aike shi wurinku, don sa’ad da kuka sāke ganinsa za ku yi murna, ni kuma in rage damuwa. Ku marabce shi cikin Ubangiji da farin ciki mai yawa, ku kuma girmama mutane irinsa, domin ya kusa mutu saboda aikin Kiristi, ya yi kasai da ransa don cikasa taimakon da ba ku iya yi mini ba.

Palavras de vida

As palavras de Deus são espírito e vida. Quem fala deve falar como oráculos de Deus, com verdade, sabedoria e edificação.

Maganganun rashin tunani sukan soki mutum kamar takobi,

amma harshen mai hikima kan kawo warkarwa.

Zuciya mai damuwa takan naƙasar da mutum,

amma maganar alheri kan faranta masa rai.

Bakin adali maɓulɓulan rai ne,

amma kalmar mugun takan ɓoye makircinsa.

Amsa da tattausar harshe kan kwantar da fushi,

amma magana da kakkausan harshe kan kuta fushi.

Daga abin da baki ya furta ne cikin mutum kan cika;

girbi daga leɓunansa kuma yakan ƙoshi.

Harshe yana da ikon rai da mutuwa,

kuma waɗanda suke ƙaunarsa za su ci amfaninsa.

Amma abubuwan da suke fitowa ta baki suna fitowa ne daga zuciya, su ne kuma suke ƙazantar da mutum. Gama daga zuciya ne mugayen tunani, kisankai, zina, fasikanci, sata, shaidar ƙarya, ɓatan suna, suka fitowa.

Amma ina gaya muku cewa mutane za su ba da lissafi a ranar shari’a a kan kowace kalmar banza da suka faɗa. Gama ta wurin kalmominka za a kuɓutar da kai, kuma ta wurin kalmominka za a hukunta ka."

Ku macizai, ta yaya ku da kuke mugaye za ku iya magana kirki? Gama daga baki, mutum yakan faɗi abin da yake cikin zuciya.

Dukanmu mukan yi tuntuɓe a hanyoyi dabam-dabam. In wani bai taɓa yin kuskure a cikin maganarsa ba, shi cikakke ne, yana kuma iya ƙame dukan jikinsa.

Sa’ad da muka sa linzamai a bakunan dawakai don mu sa su yi mana biyayya, mukan iya bin da dabbar gaba ɗaya. Ko kuwa misali, mu dubi jiragen ruwa, mana. Ko da yake suna da girma ƙwarai kuma iska mai ƙarfi ce take tura su, ana tuƙa su da ɗan ƙaramin sandan ƙarfe ne zuwa duk inda mai tuƙin jirgin yake so. Haka ma harshe yake, ga shi ɗan ƙanƙanin gaɓar jiki ne, amma sai manyan fariya. Ku dubi yadda ɗan ƙaramin ƙyastu yake ƙuna wa babban jeji wuta mana. Harshe ma wuta ne! A cikin duk gaɓoɓinmu, harshe shi ne tushen kowace irin mugunta, mai ɓata mutum gaba ɗaya, mai zuga zuciyar mutum ta tafasa, shi kuwa jahannama ce take zuga shi.

Kowace irin dabba, tsuntsu, masu ja da ciki da kuma halittun da suke cikin teku an sarrafa su kuma mutum ne ya sarrafa, amma ba mutumin da zai iya ya sarrafa harshe. Mugu ne marar hutu, cike da dafi mai kisa.

Saboda haka, bangaskiya takan zo ne ta wurin jin saƙo, akan ji saƙon kuma ta wurin maganar Kiristi. Amma ina tambaya, "Ba su ji ba ne? Tabbatacce sun ji.

"Muryarsu ta tafi ko’ina a cikin duniya,

kalmominsu kuma har iyakar duniya."

Seja o primeiro