24 Gama,
"Dukan mutane kamar ciyawa suke,
darajarsu kuma kamar furannin jeji ne;
ciyawa takan yanƙwane furannin kuma su kakkaɓe,
25 amma maganar Ubangiji tana nan har abada."1.25 Ish 40.6-8
Wannan kuwa ita ce kalmar da aka yi muku wa’azi.
24 Gama,
"Dukan mutane kamar ciyawa suke,
darajarsu kuma kamar furannin jeji ne;
ciyawa takan yanƙwane furannin kuma su kakkaɓe,
25 amma maganar Ubangiji tana nan har abada."1.25 Ish 40.6-8
Wannan kuwa ita ce kalmar da aka yi muku wa’azi.