16 Elisha ya ce mata, "War haka baɗi, za ki riƙe ɗa na kanki."
Sai ta ce masa, "A’a, ranka yă daɗe, mutumin Allah, kada ka ruɗi baiwarka!"
16 Elisha ya ce mata, "War haka baɗi, za ki riƙe ɗa na kanki."
Sai ta ce masa, "A’a, ranka yă daɗe, mutumin Allah, kada ka ruɗi baiwarka!"