4 Korneliyus kuwa ya zura masa ido a tsorace ya ce, "Mene ne, ya Ubangiji?"
Mala’ikan ya ce, "Addu’o’inka da kyautanka ga matalauta sun kai har sama, hadayar tunawa ce a gaban Allah.
4 Korneliyus kuwa ya zura masa ido a tsorace ya ce, "Mene ne, ya Ubangiji?"
Mala’ikan ya ce, "Addu’o’inka da kyautanka ga matalauta sun kai har sama, hadayar tunawa ce a gaban Allah.