Pular para o conteúdo
Publicidade

Ayyukan Manzanni 2

17 "Allah ya ce, A kwanakin ƙarshe,

zan zubo Ruhuna bisa dukan mutane.

Ya’yanku maza da mata za su yi annabci,

samarinku za su ga wahayoyi,

dattawanku kuma za su yi mafarkai.

Veja também