5 Shawulu ya yi tambaya ya ce, "Wane ne kai, ya Ubangiji?"
Ya amsa ya ce, "Ni ne Yesu wanda kake tsananta wa. 6 Yanzu ka tashi ka shiga cikin birnin, za a kuma gaya maka abin da dole za ka yi."
5 Shawulu ya yi tambaya ya ce, "Wane ne kai, ya Ubangiji?"
Ya amsa ya ce, "Ni ne Yesu wanda kake tsananta wa. 6 Yanzu ka tashi ka shiga cikin birnin, za a kuma gaya maka abin da dole za ka yi."