9 Ubangiji ya ce wa Musa, "Na ga waɗannan mutane, mutane ne masu taurinkai." 10 Yanzu ka bar ni kurum fushina yă yi ƙuna a kansu, in hallaka su. Sa’an nan in maishe ka al’umma mai girma.
9 Ubangiji ya ce wa Musa, "Na ga waɗannan mutane, mutane ne masu taurinkai." 10 Yanzu ka bar ni kurum fushina yă yi ƙuna a kansu, in hallaka su. Sa’an nan in maishe ka al’umma mai girma.