Pular para o conteúdo
Publicidade

Ibraniyawa 11

24 Ta wurin bangaskiya ne Musa, sa’ad da ya yi girma, ya ƙi a kira shi ɗan diyar Fir’auna. 25 Ya zaɓa sha wahala tare da mutanen Allah, maimakon ji daɗin sha’awace-shaawacen zunubi na ɗan lokaci. 26 Ya ɗauki wulaƙancin da yake sha saboda Kiristi ya fi dukiyar Masar daraja, domin ya sa ido ga ladansa.

Veja também