5 Kun kuma manta da kalmar ƙarfafawan nan da tana ce da ku ’ya’ya,
"Ɗana kada ka rena horon Ubangiji,
kada kuma ka fid da zuciya sa’ad da ya kwaɓe ka,
6 domin Ubangiji yakan hori waɗanda yake ƙauna,
yakan kuma hori duk wanda yakan karɓa a matsayin ɗa."12.5,6 K Mag 3.11,12