Pular para o conteúdo
Publicidade

Ibraniyawa 9

27 Kamar dai yadda aka ƙaddara wa mutum mutu sau ɗaya, bayan haka kuma sai shari’a, 28 haka aka miƙa Kiristi hadaya sau ɗaya domin ɗauke zunuban mutane masu yawa; zai kuma bayyana sau na biyu, ba don ɗauki zunubi ba, sai dai don kawo ceto ga waɗanda suke jiransa.

Estes versículos te tocaram? Ore agora!

+581 estão orando agora.

Junte-se à corrente de oração.

Veja também