8 Filibus ya ce, "Ubangiji, ka nuna mana Uban, wannan kuwa zai biya bukatarmu."
9 Yesu ya amsa ya ce, "Ba san ni ba, Filibus, duk da daɗewan nan da na yi tare da ku? Duk wanda ya gan ni, ai, ya ga Uban. Yaya za ka ce, ‘Ka nuna mana Uban’?
8 Filibus ya ce, "Ubangiji, ka nuna mana Uban, wannan kuwa zai biya bukatarmu."
9 Yesu ya amsa ya ce, "Ba san ni ba, Filibus, duk da daɗewan nan da na yi tare da ku? Duk wanda ya gan ni, ai, ya ga Uban. Yaya za ka ce, ‘Ka nuna mana Uban’?