16 Yesu ya ce mata, "Maryamu."
Sai ta juya wajensa ta ɗaga murya ta ce da Arameyanci, "Rabboni!" (Wanda yake nufin "Malam").
18 Sai Maryamu Magdalin ta wajen almajiran da labari cewa, "Na ga Ubangiji!" Ta kuma gaya musu cewa ya faɗa mata waɗannan abubuwa.