Publicidade

João 21

Yesu ya sāke tabbatar da Bitrus

15 Da suka gama ci, sai Yesu ya ce wa Siman Bitrus, "Siman ɗan Yohanna, kana ƙaunata da gaske fiye da waɗannan?"

Ya ce, "I, Ubangiji, ka san cewa ina sonka."

Yesu ya ce, "Ciyar da ya’yan tumakina."

Veja também

Bíblia Online Bíblia Online

Bíblia Online • Versão: 2026-07-05_19-25-13-