17 Yesu ya ce musu, "Ubana yana cikin aikinsa kullum har yă zuwa wannan rana, haka ni ma, ina kan aiki." 18 Don haka Yahudawa suka ƙara nema su kashe shi; ba don yă karya Asabbaci kawai ba, har ma yana ce Allah Ubansa ne, yana mai da kansa daidai da Allah.
Publicidade