11 Ta ce, "Ba kowa, ranka yă daɗe." Sai Yesu ya ce, "Haka ni ma ban hukunta ki ba. Ki tafi, ki daina rayuwar zunubi."
11 Ta ce, "Ba kowa, ranka yă daɗe." Sai Yesu ya ce, "Haka ni ma ban hukunta ki ba. Ki tafi, ki daina rayuwar zunubi."