’Ya’yan Ibrahim
31 Sai Yesu ya ce wa Yahudawan da suka gaskata da shi, "In dai kun riƙe koyarwata, ku almajiraina ne da gaske. 32 Sa’an nan za ku san gaskiya, gaskiyar kuwa za tă ’yantar da ku."
31 Sai Yesu ya ce wa Yahudawan da suka gaskata da shi, "In dai kun riƙe koyarwata, ku almajiraina ne da gaske. 32 Sa’an nan za ku san gaskiya, gaskiyar kuwa za tă ’yantar da ku."