7 Da suka ci gaba da yin masa tambayoyi, sai ya miƙe tsaye ya ce musu, "In da wani a cikinku da ba shi da zunubi, sai yă fara jifanta da dutse."
9 Da jin haka, waɗanda suka ji sai suka fara tashi daga wurin ɗaya-ɗaya, tun daga babbansu har ya zuwa ƙaraminsu, sai da aka bar Yesu kaɗai, tare da macen tsaye a wurin.