Pular para o conteúdo
Publicidade

Luka 1

16 Shi ne zai juye mutanen Isra’ila da yawa zuwa wurin Ubangiji Allahnsu. 17 Zai sha gaban Ubangiji, a ruhu da kuma iko irin na Iliya, domin juye zukatan iyaye ga ya’yansu, marasa biyayya kuma ga zama masu biyayya don kintsa mutane su zama shiryayyu domin Ubangiji."

Veja também