Pular para o conteúdo
Publicidade

Luka 13

Misalai na ƙwayar mustad da na yisti

18 Sai Yesu ya yi tambaya ya ce, "Yaya mulkin Allah yake? Da me zan kwatanta shi? 19 Yana kama da ƙwayar mustad, wadda wani mutum ya ɗauka, kuma ya shuka a gonarsa. Ta yi girma, ta zama itace, kuma tsuntsayen sararin sama suka huta a rassansa."

Veja também