3 Iblis ya ce masa, "In kai Ɗan Allah ne, ka faɗa wa wannan dutse yă zama burodi."
4 Yesu ya amsa ya ce, "A rubuce yake, ‘Ba da abinci kaɗai mutum zai rayu ba.’4.4 M Sh 8.3"
3 Iblis ya ce masa, "In kai Ɗan Allah ne, ka faɗa wa wannan dutse yă zama burodi."
4 Yesu ya amsa ya ce, "A rubuce yake, ‘Ba da abinci kaɗai mutum zai rayu ba.’4.4 M Sh 8.3"