31 gama yana koya wa almajiransa. Ya ce musu, "Za a ci amanar Ɗan Mutum, a ba da shi ga hannun mutane. Za su kashe shi, bayan kwana uku kuma zai tashi."
31 gama yana koya wa almajiransa. Ya ce musu, "Za a ci amanar Ɗan Mutum, a ba da shi ga hannun mutane. Za su kashe shi, bayan kwana uku kuma zai tashi."