5 Suka amsa suka ce, "A Betlehem ne, cikin Yahudiya, gama haka annabin ya rubuta.
6 " ‘Amma ke Betlehem, a cikin ƙasar Yahuda,
ba ke ce mafi ƙanƙanta a cikin masu mulki a Yahuda ba,
gama daga cikinki mai mulki zai zo,
wanda zai zama makiyayin mutanena Isra’ila.’2.6 Mik 5.2"