Pular para o conteúdo
Publicidade

Mattiyu 20

25 Yesu ya kira su wuri ɗaya ya ce, "Kun san cewa masu mulkin Al’ummai sukan nuna musu iko, hakimansu kuma sukan gasa musu iko. 26 Ba haka zai kasance da ku ba. Maimakon haka, duk mai son zama babba a cikinku, dole zama bawanku,

Veja também