Kashen aure
31 "An kuma faɗa, ‘Duk wanda ya saki matarsa, dole yă ba ta takardar saki.’ 5.31 M Sh 24.1 32 Amma ina gaya muku, duk wanda ya saki matarsa in ba a kan laifin zina ba, ya sa ta zama mazinaciya ke nan, kuma duk wanda ya auri macen da mijinta ya sake, shi ma yana zina ne.