16 Da yamma ta yi, aka kawo masa masu aljanu da yawa, ya kuwa fitar da ruhohin ta wurin magana, ya kuma warkar da dukan marasa lafiya. 17 Wannan ya faru ne domin a cika abin da aka faɗa ta bakin annabi Ishaya cewa,
"Ya ɗebi rashin lafiyarmu,
ya kuma ɗauki cututtukanmu."8.17 Ish 53.4