17 Saboda haka, bangaskiya takan zo ne ta wurin jin saƙo, akan ji saƙon kuma ta wurin maganar Kiristi. 18 Amma ina tambaya, "Ba su ji ba ne? Tabbatacce sun ji.
"Muryarsu ta tafi ko’ina a cikin duniya,
kalmominsu kuma har iyakar duniya."10.18 Zab 19.4