Pular para o conteúdo
Publicidade

10 versículos sobre esperar o tempo de Deus

Por Bíblia Online

Esperar o tempo de Deus é um princípio presente em toda a Bíblia. As Escrituras ensinam que Deus age no momento certo e que a confiança nele deve permanecer mesmo quando não há respostas imediatas.

Neste artigo, você encontrará 10 versículos sobre esperar o tempo de Deus para fortalecer sua fé e lembrar das promessas bíblicas.

1. Eclesiastes 3:1

Lokaci domin kowane abu

Akwai lokaci domin kowane abu,

da kuma lokaci domin kowane aiki a duniya.

2. Salmos 27:14

Ka dogara ga Ubangiji,

ka yi ƙarfin hali ka yi ƙarfin zuciya

ka kuma dogara ga Ubangiji.

3. Isaías 40:31

amma waɗanda suka dogara ga Ubangiji

za su sabunta ƙarfinsu.

Za su yi firiya da fikafikai kamar gaggafa;

za su kuma yi gudu ba kuwa za su gaji ba,

za su yi tafiya ba kuwa za su kasala ba.

4. Salmos 37:7

Ka natsu a gaban Ubangiji

ka kuma jira da haƙuri gare shi;

kada ka tsorata sa’ad da mutane ke nasara a hanyoyinsu,

sa’ad da suke aikata mugayen shirye-shiryensu.

5. Lamentações 3:25-26

Ubangiji mai alheri ne ga waɗanda suke da bege a cikinsa,

ga kuma wanda yake neman shi;

yana da kyau ka jira shiru

domin samun ceton Ubangiji.

6. Habacuque 2:3

Gama ru’uyar tana jiran ƙayyadadden lokaci;

tana zancen ƙarshe

kuma ba za zama ƙarya ba.

Ko da ka ga kamar tana jinkiri, ka jira ta;

lalle za zo, ba za makara ba.

7. Salmos 130:5

Zan jira Ubangiji, raina zai jira,

kuma a cikin maganarsa na sa zuciyata.

8. Romanos 8:25

Amma in muna begen abin da ba mu riga mun samu tukuna ba, mukan jira da haƙuri.

9. Miquéias 7:7

Amma game da ni, zan sa bege ga Ubangiji,

ina sauraron Allah Mai Cetona;

Allahna kuwa zai ji ni.

10. Gálatas 6:9

Kada mu gaji da yin nagarta, gama a daidai lokaci za mu girbe amfani, in ba mu fid da zuciya ba.

Conclusão

Os versículos sobre esperar o tempo de Deus reforçam a importância da confiança, da paciência e da perseverança na vida cristã.

Se este conteúdo foi útil para você, compartilhe com outras pessoas para que mais vidas sejam fortalecidas pela Palavra de Deus.

Josiane de Souza Campos
1 pessoa deu Amém