39 Sa’ad da mutane suka ga wannan, sai suka rusuna, suka sunkuyar da kai suka ce, "Ubangiji, shi ne Allah! Ubangiji, shi ne Allah!"
39 Sa’ad da mutane suka ga wannan, sai suka rusuna, suka sunkuyar da kai suka ce, "Ubangiji, shi ne Allah! Ubangiji, shi ne Allah!"