1 Mutanen Kiriyat Yeyarim suka ɗauki akwatin alkawarin Ubangiji. Suka kai a gidan Abinadab da ke kan tudu, suka keɓe Eleyazar ɗansa yă lura da akwatin alkawarin Ubangiji. 2 Akwatin Alkawarin ya daɗe a Kiriyat Yeyarim ya kai shekara ashirin cif.
Sama’ila ya ci Filistiyawa da yaƙi a Mizfa
Sai dukan mutanen Isra’ila suka yi makoki suka nemi Ubangiji.