Pular para o conteúdo
Publicidade

Resultados da busca por "fé"

240 resultados encontrados

  1. Atos 13

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 13
    Mostrando versículos 33–52 de 52

    33ya cika mana, mu zuriyarsu, ta wurin tā da Yesu daga matattu. Kamar yadda yake a rubuce a cikin Zabura ta biyu cewa," ‘Kai Ɗana ne,yau na zama Uba a gare ka.’13.33 Zab 2.7

    40Ku lura kada abubuwan da annabawa suka faɗa su faru muku.

    52Masu bi kuwa suka cika da farin ciki da kuma Ruhu Mai Tsarki.

  2. Números 10

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 10
    Mostrando versículos 8–26 de 36

    8"’Ya’yan Haruna, firistoci ne, za su busa kakaki. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla gare ku da kuma tsararraki masu zuwa.

    23Gamaliyel ɗan Fedazur ne shugaban ɓangaren kabilar Manasse,

    26Fagiyel ɗan Okran ne shugaban ɓangaren kabilan Asher,

  3. Ezequiel 7

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 7
    Mostrando versículos 5–10 de 27

    5"Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa," ‘Masifa! Masifar da ba a taɓa gani batana zuwa.7.5 Yawancin rubuce-rubucen hannu na Ibraniyanci da na Siriyak suna da Masifa kan masifa ne a nan

    6Ƙarshe ya zo!Ƙarshe ya zo!Ya farka a kanki.Ga shi, ya zo!

    10" ‘Ga shi ranar ta zo!Ta iso!Ƙaddararki ta keto,sandar ta yi toho,girman kai ya yi fure!

  4. Salmos 25

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 25
    Mostrando versículos 2–22 de 22

    2A gare ka na dogara, ya Allahna.Kada ka bari in sha kunya,ko ka bar abokan gābana su yi nasara a kaina.

    17Damuwoyin zuciyata sun ninka;ka ’yantar da ni daga wahalata.

    22Ka fanshi Isra’ila, ya Allah,daga dukan wahalarsu!

  5. Gênesis 15

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 15
    Mostrando versículos 19–21 de 21

    19ƙasar Keniyawa, Kenizziyawa, Kadmoniyawa,

    20Hittiyawa, Ferizziyawa, Refahiyawa,

    21Amoriyawa, Kan’aniyawa, Girgashiyawa da kuma Yebusiyawa."

  6. Jó 36

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 36
    Mostrando versículos 24–26 de 33

    24Ka tuna ka ɗaukaka aikinsa,waɗanda mutane suka yaba a cikin waƙa.

    25Dukan ’yan adam sun gani;mutane sun hanga daga nesa.

    26Allah mai girma ne,ya wuce ganewarmu!Yawan shekarunsa ba su bincikuwa.

  7. Deuteronômio 20

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 20
    Mostrando versículos 2–17 de 20

    2Sa’ad da kuke gab da kama yaƙi, sai firist yă zo gaba yă yi wa mayaƙan jawabi.

    13Sa’ad da Ubangiji Allahnku ya ba da shi cikin hannunku, sai ku kashe dukan mazan da suke cikinsa da takobi.

    17Ku hallaka su ƙaƙaf, wato, Hittiyawa, Amoriyawa, Kan’aniyawa, Ferizziyawa, Hiwiyawa da kuma Yebusiyawa, yadda Ubangiji Allahnku ya umarce ku.

  8. 1 Crônicas 2

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 2
    Mostrando versículos 13–37 de 55

    13Yesse shi ne mahaifin.Eliyab ɗan farinsa, ɗansa na biyu shi ne Abinadab,na ukun Shimeya,

    20Hur shi ne mahaifin Uri, Uri kuma shi ne mahaifin Bezalel.

    37Zabad shi ne mahaifin Eflal,Eflal shi ne mahaifin Obed,

  9. Atos 20

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 20
    Mostrando versículos 8–28 de 38

    8Akwai fitilu da yawa a ɗakin gidan saman da muka taru.

    27Gama ban yi wata-wata a sanar muku dukan nufin Allah ba.

    28Ku lura da kanku da dukan garken da Ruhu Mai Tsarki ya sa ku ku zama masu kula da shi. Ku zama masu kiwon ikkilisiyar Allah, wadda ya saya da jininsa.

  10. Números 22

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 22
    Mostrando versículos 9–16 de 41

    9Sai Allah ya zo wurin Bala’am ya ce, "Su wane ne waɗannan tare da kai?"

    10Bala’am ya ce wa Allah, "Balak ɗan Ziffor, sarkin Mowab ne, ya aiko mini wannan saƙo cewa,

    16Suka zo wurin Bala’am suka ce,"Ga abin da Balak ɗan Ziffor ya ce, Kada ka bar wani abu yă hana ka zuwa wurina,

  11. Ezequiel 23

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 23
    Mostrando versículos 2–29 de 49

    2"Ɗan mutum, an yi mata biyu, ’yan matan mahaifiya guda.

    26Za su tuɓe tufafinki su kuma kwashe kayan adonki masu kyau.

    29Za su hukunta ki da ƙiyayya su kuma kwashe kome da kika yi wahalarsa. Za su bar ki tsirara tik, kunyan karuwancinki kuma zai tonu. Marmarinki da fasikancinki

  12. Salmos 61

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 61
    Mostrando versículos 1–4 de 8

    1Ka ji kukata, ya Allah;ka saurari addu’ata.

    3Gama kai ne mafakata,hasumiya mai ƙarfi gāba da maƙiyi.

    4Ina marmari in zauna a tentinka har abadain sami mafaka a cikin inuwar fikafikanka. Sela

  13. Jó 2

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 2
    Mostrando versículos 4–9 de 13

    4Shaiɗan ya amsa ya ce, "Fata don fata! Mutum zai iya rabuwa da duk abin da yake da shi domin ransa.

    5Ka ɗan taɓa lafiyar jikinsa ka gani ba shakka zai la’anta ka kana ji kana gani."

    9Matarsa ta ce masa, "Har yanzu kana nan da amincinka? Ka la’anta Allah ka mutu!"

  14. Números 16

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 16
    Mostrando versículos 4–20 de 50

    4Da Musa ya ji haka, sai ya fāɗi rubda ciki ya yi addu’a

    6Kai Kora da ƙungiyarka, gobe, za ku ɗauki farantai,

    20Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,

  15. Ezequiel 13

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 13
    Mostrando versículos 1–17 de 23

    1Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,

    4Annabawanki, ya Isra’ila, suna kama da diloli a kufai.

    17"To, ɗan mutum, ka kafa idonka a kan ’yan matan mutanenka waɗanda suke annabci bisa ga ra’ayinsu. Yi annabci a kansu

  16. Atos 11

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 11
    Mostrando versículos 5–24 de 30

    5"Ina a birnin Yoffa ina addu’a, sai ga wahayi ya zo mini. Na ga ana sauko da wani abu kamar babban mayafi daga sama ta kusurwansa huɗu, ya kuma sauko inda nake.

    14Zai kawo maka saƙo wanda ta wurinsa kai da dukan iyalinka za ku sami ceto.’

    24Mutum ne nagari, cike da Ruhu Mai Tsarki da bangaskiya, mutane masu yawan gaske kuwa suka juya ga Ubangiji.

  17. 1 Crônicas 6

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 6
    Mostrando versículos 41–47 de 81

    41ɗan Etni,ɗan Zera, ɗan Adahiya

    46ɗan Amzi, ɗan Bani,ɗan Shemer,

    47ɗan Mali,ɗan Mushi, ɗan Merari,ɗan Lawi.

  18. Salmos 85

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 85
    Mostrando versículos 2–13 de 13

    2Ka gafarta laifin mutanenkaka kuma shafe dukan zunubansu. Sela

    3Ka kau da dukan fushinkaka kuma juye daga hasalar fushinka.

    13Adalci na tafiya a gabansayana shirya hanya domin ƙafafunsa.

  19. Números 33

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 33
    Mostrando versículos 19–43 de 56

    19Suka tashi daga Ritma, suka yi sansani a Rimmon Ferez.

    42Suka tashi daga Zalmona, suka yi sansani a Funon.

    43Suka tashi daga Funon, suka yi sansani a Obot.

  20. 1 Crônicas 18

    Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa
    Capítulo 18
    Mostrando versículos 12–16 de 17

    12Abishai ɗan Zeruhiya ya bugi mutanen Edom dubu goma sha takwas a Kwarin Gishiri.

    15Yowab ɗan Zeruhiya shi ne shugaban mayaƙa;Yehoshafat ɗan Ahilud shi ne marubuci;

    16Zadok ɗan Ahitub da Abimelek ɗan Abiyatar su ne firistoci;Shafsha shi ne magatakarda;

Léxico (correspondência exata) Semântico (correspondência relacionada) Versículos omitidos Contexto do capítulo