3Allahna shi ne dutsena. A gare shi nake samun kāriyashi ne garkuwata da kuma ƙahon cetona.Shi ne mafakata, maɓuyata, da mai cetona.Daga mutane masu fitina, ka cece ni.
48Shi ne Allahn da yake rama mini,wanda ya sa al’ummai a ƙarƙashina,
49wanda ya kuɓutar da ni daga maƙiyina.Ka ɗaukaka ni bisa maƙiyina;ka kiyaye ni daga hannun mugayen mutane.