16 Alkawaran nan fa ga Ibrahim ne aka faɗa da kuma wani zuriyarsa. Nassi bai ce, "da zuriyoyi ba" wanda ya nuna kamar mutane da yawa, amma "ga zuriyarka,"3.16 Far 12.7; Far 13.15; Far 24.7 wanda yake nufin mutum ɗaya, wanda shi ne Kiristi.
Publicidade