4 Allah ya ga hasken yana da kyau, sai ya raba tsakanin hasken da duhu. 5 Allah ya kira hasken "yini," ya kuma kira duhun "dare." Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta fari ke nan.
Publicidade
4 Allah ya ga hasken yana da kyau, sai ya raba tsakanin hasken da duhu. 5 Allah ya kira hasken "yini," ya kuma kira duhun "dare." Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta fari ke nan.