17 Amma Ubangiji ya wahalar da Fir’auna da gidansa da cututtuka masu zafi saboda Saira, matar Abram. 18 Saboda haka Fir’auna ya kira Abram ya ce, "Me ke nan ka yi mini? Me ya sa ba ka faɗa mini cewa ita matarka ce ba?
17 Amma Ubangiji ya wahalar da Fir’auna da gidansa da cututtuka masu zafi saboda Saira, matar Abram. 18 Saboda haka Fir’auna ya kira Abram ya ce, "Me ke nan ka yi mini? Me ya sa ba ka faɗa mini cewa ita matarka ce ba?