Pular para o conteúdo
Publicidade

Gênesis 12

17 Amma Ubangiji ya wahalar da Fir’auna da gidansa da cututtuka masu zafi saboda Saira, matar Abram. 18 Saboda haka Fir’auna ya kira Abram ya ce, "Me ke nan ka yi mini? Me ya sa ba ka faɗa mini cewa ita matarka ce ba?

Veja também