Pular para o conteúdo
Publicidade

Farawa 16

6 Abram ya ce, "Baiwarki tana a hannunki? Ki yi da ita yadda kika ga ya fi kyau." Sai Saira ta wulaƙanta Hagar; saboda haka ta gudu daga gare ta.

7 Mala’ikan Ubangiji ya sami Hagar kusa da maɓulɓula a jeji, ita ce maɓulɓular da take gefen hanya zuwa Shur. 8 Ya kuma ce mata, "Hagar, baiwar Saira, daga ina kika fito, kuma ina za ki?"

Ta amsa ta ce, "Ina gudu ne daga wurin uwargijiyata Saira."

Veja também