Pular para o conteúdo
Publicidade

Farawa 2

22 Sa’an nan Ubangiji Allah ya yi mace daga haƙarƙarin da ya ɗauko daga mutumin, ya kuwa kawo ta wurin mutumin.

23 Sai mutumin ya ce,

"Yanzu kam wannan ƙashi ne na ƙasusuwana

nama kuma na namana.

Za a ce da ita mace,

gama an ciro ta daga namiji."

24 Wannan ne ya sa mutum yakan bar mahaifinsa da mahaifiyarsa, manne wa matarsa, su kuma zama jiki ɗaya.

Estes versículos te tocaram? Ore agora!

+581 estão orando agora.

Junte-se à corrente de oração.

Veja também