6 Saratu ta ce, "Allah ya sa na yi dariya, kuma duk wanda ya ji game da wannan, zai yi dariya tare da ni." 7 Ta kuma ƙara da cewa, "Dā, wa zai iya ce wa Ibrahim, Saratu za tă yi renon yara? Duk da haka na haifar masa ɗa cikin tsufansa."
6 Saratu ta ce, "Allah ya sa na yi dariya, kuma duk wanda ya ji game da wannan, zai yi dariya tare da ni." 7 Ta kuma ƙara da cewa, "Dā, wa zai iya ce wa Ibrahim, Saratu za tă yi renon yara? Duk da haka na haifar masa ɗa cikin tsufansa."