6 Sa’ad da Yusuf ya zo wurinsu kashegari, sai ya ga duk sun damu. 7 Saboda haka ya tambayi hafsoshin Fir’auna, waɗanda suke a kurkuku tare da shi, a gidan maigidansa ya ce, "Me ya sa fuskokinku suke a ɓace haka?"
6 Sa’ad da Yusuf ya zo wurinsu kashegari, sai ya ga duk sun damu. 7 Saboda haka ya tambayi hafsoshin Fir’auna, waɗanda suke a kurkuku tare da shi, a gidan maigidansa ya ce, "Me ya sa fuskokinku suke a ɓace haka?"