Pular para o conteúdo
Publicidade

Ibraniyawa 11

24 Ta wurin bangaskiya ne Musa, sa’ad da ya yi girma, ya ƙi a kira shi ɗan diyar Fir’auna. 25 Ya zaɓa sha wahala tare da mutanen Allah, maimakon ji daɗin sha’awace-shaawacen zunubi na ɗan lokaci.

Veja também