6 Na nutsa har ƙarƙashin tuddai;
a ƙarƙashin duniya, ka rufe ni har abada.
Amma ka dawo da raina daga rami,
Ya Ubangiji Allahna.
7 "Sa’ad da na ji raina yana rabuwa da ni,
na tuna da kai ya Ubangiji,
addu’ata kuma ta kai gare ka,
a haikalinka mai tsarki.