Publicidade

João 6

27 Kada ku yi aiki saboda abincin da yake lalacewa, sai dai saboda abinci mai dawwama har zuwa rai madawwami, wanda Ɗan Mutum zai ba ku. A kansa ne Allah Uba ya sa hatimin amincewarsa."

28 Sai suka tambaye shi suka ce, "Me za mu yi don mu aikata ayyukan da Allah yake so?"

29 Yesu ya amsa, "Aikin Allah shi ne, a gaskata da wanda ya aiko."

Veja também

Bíblia Online Bíblia Online

Bíblia Online • Versão: 2026-07-05_19-25-13-