Publicidade

Lucas 11

2 Sai ya ce musu, "Sa’ad da kuke yin addu’a ku ce,

" Ya Uba,

sunanka mai tsarki ne

mulkinka ya zo.

3 Ka ba mu kowace rana abincin yini.

4 Ka gafarta mana zunubanmu,

kamar yadda mu ma ke gafarta wa duk wanda ya yi mana laifi.

Kada ka bari a kai mu cikin jarraba.’ "

Veja também

Bíblia Online Bíblia Online

Bíblia Online • Versão: 2026-07-05_19-25-13-