24 Sai Bilatus ya biya bukatarsu da ya ji roƙonsu. 25 Ya saki mutumin da aka jefa a kurkuku saboda tā da hankali, da kisankai, shi wanda suka roƙa. Sa’an nan ya ba da Yesu ga nufinsu.
24 Sai Bilatus ya biya bukatarsu da ya ji roƙonsu. 25 Ya saki mutumin da aka jefa a kurkuku saboda tā da hankali, da kisankai, shi wanda suka roƙa. Sa’an nan ya ba da Yesu ga nufinsu.