10 Sai taron suka tambaye shi, suka ce "Me za mu yi ke nan?"
11 Ya amsa ya ce, "Ya kamata, mutumin da yake da riguna biyu, yă raba da wanda ba shi da riga, mai abinci kuma yă yi haka."
10 Sai taron suka tambaye shi, suka ce "Me za mu yi ke nan?"
11 Ya amsa ya ce, "Ya kamata, mutumin da yake da riguna biyu, yă raba da wanda ba shi da riga, mai abinci kuma yă yi haka."