Mutuwar Yesu
33 Daga sa’a ta shida har zuwa sa’a ta tara na rana, duhu ya rufe dukan ƙasar. 34 A daidai sa’a ta tara na rana, sai Yesu ya ɗaga murya da ƙarfi ya ce, "Eloi, Eloi, lama sabaktani?" (Wato, "Ya Allahna, ya Allahna, don me ka yashe ni?").15.34 Zab 22.1