28 Da Yesu ya shiga gida, almajiransa suka tambaye shi a ɓoye, suka ce, "Me ya sa ba mu iya fitar da shi ba?"
29 Ya amsa ya ce, "Sai da addu’a9.29 Waɗansu rubuce-rubucen hannu suna da addu’a da azumi kaɗai irin wannan yakan fita."
28 Da Yesu ya shiga gida, almajiransa suka tambaye shi a ɓoye, suka ce, "Me ya sa ba mu iya fitar da shi ba?"
29 Ya amsa ya ce, "Sai da addu’a9.29 Waɗansu rubuce-rubucen hannu suna da addu’a da azumi kaɗai irin wannan yakan fita."