2 "Amma ke, Betlehem ta Efrata,
ko da yake ke ƙarama ce daga cikin zuriyarki5.2 Ko kuwa masu mulki a Yahuda,
daga cikinki wani zai zo domina
wanda zai yi mulkin Isra’ila,
wanda asalinsa5.2 Da Ibraniyanci fitowa daga
tun fil azal ne."5.2 Ko kuwa daga madawwamin kwanaki