Yesu ya yi maganar mūsun da Bitrus zai yi
31 Sai Yesu ya ce musu, "A wannan dare, dukanku za ku ja da baya saboda ni, gama a rubuce yake cewa,
" ‘Zan bugi makiyayin,
tumakin garken kuwa za su fasu.’ 26.31 Zak 13.7
31 Sai Yesu ya ce musu, "A wannan dare, dukanku za ku ja da baya saboda ni, gama a rubuce yake cewa,
" ‘Zan bugi makiyayin,
tumakin garken kuwa za su fasu.’ 26.31 Zak 13.7