Yarinya da ta mutu da kuma mace marar lafiya
18 Yayinda yake faɗin wannan, sai wani mai mulki ya zo ya durƙusa a gabansa ya ce, "Yanzu-yanzu diyata ta rasu. Amma ka zo ka ɗibiya hannunka a kanta, za tă kuwa rayu." 19 Yesu ya tashi ya tafi tare da shi, haka ma almajiransa.