20 Ɗana, ka kula da abin da nake faɗa,
ka saurara sosai ga kalmomina.
21 Kada ka bari su rabu da kai,
ka kiyaye su a cikin zuciyarka;
22 gama rai ne ga waɗanda suke nemansu
da kuma lafiya ga dukan jikin mutum.
20 Ɗana, ka kula da abin da nake faɗa,
ka saurara sosai ga kalmomina.
21 Kada ka bari su rabu da kai,
ka kiyaye su a cikin zuciyarka;
22 gama rai ne ga waɗanda suke nemansu
da kuma lafiya ga dukan jikin mutum.